iqna

IQNA

donald trump
Trump ya yi barazanar cewa, kungiyar Taliban za ta fuskanci munanan hare-hare daga sojojin Amurka.
Lambar Labari: 3484044    Ranar Watsawa : 2019/09/12

Bangaren kasa da kasa, Iham Omar ‘yar majalisar dokokin kasar Amurka ta bayyana yin tir da kalaman wariya na Trump bai wadatar ba.
Lambar Labari: 3483883    Ranar Watsawa : 2019/07/26

Ministan harkokin wajen Iran ya mayarwa shugaban Amurka da martani dangane da barazanar da ya yi a kan akasar Iran.
Lambar Labari: 3483657    Ranar Watsawa : 2019/05/20

'Yar majalisar dokokin kasar Amurka musulma Ilhan Umar ta mayar wa shugaban Amurka Donald Trump da martani, bayan da ya bukaci ta yi murabus daga aikin 'yar majalisa.
Lambar Labari: 3483374    Ranar Watsawa : 2019/02/15

Bangaren kasa da kasa, tun bayan da aka fara gudanar da babban taron zauren majalisar dinkin duniya a ranar Talata da ta gabata, daya daga cikin muhimman abubuwan da suka fi daukar hankali a taron shi ne kalaman kiyayya da Trump ya yi a kan kasar Iran, da kuma irin martanin da shugaba Rauhani na kasar Iran ya mayar masa.
Lambar Labari: 3483018    Ranar Watsawa : 2018/09/29

Firayi ministan kasar Malaysia ya bayyana cewa tattaunawa da Trump abu ne mai matukar wahala domin a cikin sa’oi 24 zai iya canja ra’ayinsa.
Lambar Labari: 3482891    Ranar Watsawa : 2018/08/14

Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Amurka Donald Trump yaki neman uzuri dangane da kalaman kin jinin musulmi da ya yi a lokacin yakin neman zabe.
Lambar Labari: 3482622    Ranar Watsawa : 2018/05/01

Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Faransa Emanuel Macron ya bayyana cewa, matsayar da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka dangane da birnin Quds babban kure ne.
Lambar Labari: 3482462    Ranar Watsawa : 2018/03/08

Bangaren kasa da kasa, jaridar yahudawn sahyuniya ta Haaretz ta rubuta cewa, hakika Trump ya ji kunya a majalisar dinkin duniya bayan da aka juya masa baya.
Lambar Labari: 3482225    Ranar Watsawa : 2017/12/22

Wanda Ya Jagoranci Sallar Juma’a A Tehran:
Bangaren kasa da kasa, Ayatollah Imami ashani wanda ya jagoranc sallar Juma’a a Tehran ya bayyana cewa, Trump na hankoron ganin ya hada runduna domin tunkarar Iran, bayan shirga karya kan cwa Iran na mika makamai ga ‘yan gwagwarma a yemen domin kaiwa al saud hari.
Lambar Labari: 3482224    Ranar Watsawa : 2017/12/22

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zama na nuna kin rashin amincewa da matsayar Trump na Amurka kan birnin Quds a Zimbabwe.
Lambar Labari: 3482213    Ranar Watsawa : 2017/12/18

Bangaren kasa da kasa, Kwamitin Tsaron MDD ya fara gudanar da bincike kan koken da kasar Masar ta shigar na watsi da sabon kudirin shugaban kasar Amurka Donald Trump kan birnin Qudus.
Lambar Labari: 3482210    Ranar Watsawa : 2017/12/17

Bangaren kasa da kasa, kungiyar ta Jihadul-Islami ta fitar da sanarwar gayyatar dukkanin Paladinawa da su fito kwansu da kwarkwatarsu a ranar Juma'a domin kare birnin Kudus da masallacinsa.
Lambar Labari: 3482204    Ranar Watsawa : 2017/12/15

Bangaren kasa da kasa, Ana ci gaba da gumurzu mai tsanani tsakanin Palasdinawa da sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila a yankunan da suke gabar yammacin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3482195    Ranar Watsawa : 2017/12/12

Bangaren kasa da kasa, a ci gaba da hare-haren da jiragen yakin HKI suke kaiwa kan yankin Gaza a kasar Palasdinu ya karu zuwa hudu
Lambar Labari: 3482182    Ranar Watsawa : 2017/12/09

Bangaren kasa da kasa, tun bayan sanar da matakin amincewa da birnin Quds a matsayin babban birnin yahudawan Isara’ila da Donald Trump ya yi al’ummar Palastinu ke ta da gudanar gangami da zanga-zanga.
Lambar Labari: 3482180    Ranar Watsawa : 2017/12/08

Bangaren kasa da kasa, babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana matakin da shugaban Amurka ya dauka kan mayar da birnin Quds fadar Isra’ila da cewa masmi ne na shiga wani yanayi.
Lambar Labari: 3482177    Ranar Watsawa : 2017/12/07

Bangaren kasa da kasa, babban malmin addinin muslunci na kasar Iraki Ayatollah Sayyid Ali Sistani ya yi Allawadai da matakin Trump na  amincewa da birnin Quds a matsayin babban birnin Isra’ila.
Lambar Labari: 3482175    Ranar Watsawa : 2017/12/07

Bangaren kasa da kasa, Shugaban kasar Amurka ya yi furuci da kasancewar birnin Qudus a matsayin fadar mulkin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila.
Lambar Labari: 3482174    Ranar Watsawa : 2017/12/06

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da gagarumar zanga-zangar kin jinin shugaban kasa Amurka Donald Trump a gaban ofishin jakadancin Amurka da ke London.
Lambar Labari: 3482159    Ranar Watsawa : 2017/12/02